Overview

Rating:
4.50 +2
(68)
Version:
1.5
Last updated: 2026-05-21
Ranking
#157,168 1,695
Overall

Features & Capabilities

Easily Read & View PDFs on iPhone and iPad

Looking for a simple and fast way to open PDF files on your iOS device? PDF Reader is the perfect solution. Whether it’s work documents, eBooks, manuals, or scanned papers – this app makes reading and managing PDFs quick, reliable, and effortless.

Designed for speed and simplicity, PDF Reader lets you open and view PDF files instantly. No lags, no fuss – just smooth scrolling, clear text, and essential tools right at your fingertips.

Key Features : • Instant PDF Viewing – Open PDF files in seconds with fast, seamless performance.
 • Smooth Scrolling & Zoom – Navigate documents with vertical or horizontal scroll and easy pinch-to-zoom.
 • Offline Access – Read PDF files anytime, even without internet. 
• Easy Sharing – Send PDF files via AirDrop, email, or other apps in just one tap.
 • Print Support – Print any PDF using AirPrint-enabled printers.
 • Bookmarks & Page Jump – Save your spot or jump to specific pages with ease. 
• Email Integration – Open PDFs directly from your inbox and send them right from the app. 
• Lightweight & Reliable – Small app size with powerful performance for handling large files.

Why PDF Reader? • Perfect for reading eBooks, invoices, reports, or any PDF file on the go
• Clean and user-friendly design
• Trusted by students, professionals, and everyday users
• Saves time with quick access and easy file management

Optimized for iPhone & iPad
PDF Reader works great on all iOS devices and supports the latest iOS versions for maximum compatibility and performance.

Download PDF Reader Today! 
Start reading, managing, and sharing your PDF files with ease. Get the fast and dependable PDF viewer made for everyone.

Privacy policy : https://readallpdfpdfreaderprivacy.blogspot.com Terms of use : https://sites.google.com/view/kr-terms-of-use/home

User Growth & Download Statistics

App
By:
Kevin Rupareliya
Rating:
4.50
(68)
2 new ratings
Version:
1.5 Last updated: 2026-05-21
Version code:
885893774
Creation date:
2025-06-10
Compatible devices:
Size:
25.21MB
URLs:
Website ,Privacy policy
Full description:
See detailed description
Source:
Apple Apps Store
Data ingested on:
2026-08-26
Compare stats and ranking:

Contact the developer

Chrome-Stats does not own this Apple app. Please use these information below to contact the Apple app developer.
Developed by:
Kevin Rupareliya
Apple Apps Store
https://apps.apple.com/us/app/all-pdf-reader/id6746741391
Website:
https://readallpdfpdfreaderprivacy.blogspot.com

User Reviews

Today
by Es*****, 2026-08-18

Sunana madinat NA kasance ni marainiya ce tun ina karama iyayena suka rasu sai qanwar mahaifina ta daukeni ta raineni kamar diyarta ban taba jin na rasa iyaye ba saboda irin qaunar da take min , wani dare rayuwarmu ta sauya baki daya a wannan Daren wasu mutane da baasan ko su waye ba suka shiga gidanmu cikin dare aka kai hari aka kashe Alhaji ibrahim mijin qanwar mahaifina matar sa hajiya Zainab wato qanwar mahaifina a gabanta abin ya faru ta shiga tashin hankali da bakin ciki hakan yasa ita ma ta hadiyi zuciya ita ma ta rasu!!! A rana daya na rasa mutanen da suka zamo komae a rayuwata munyi kuka 😭sosae munji radadin rasa iyayen mu Alhaji ibrahim da hajiya Zainab sun haifa yara biyar First born—yaya Bello Second born—anty Sumaiya Third born—yaya habib Fourth born—Amira Last born—Khalid Nayi kuka sosae ni da sauran yan uwa Amma abinda yafi karya min zuciyata shine abinda ya biyo baya,, yaran gidan wadanda muke rayuwa tare tun ina karama suka fara zargina da cewa ni ce na shirya a kashe iyayen su wanda zargin ya fito daga wajen yaya bello sauran ma suka yarda bansan dalilin zargin ba ban taba cutar da kowa ba kuma bansan wadanda suka aikata laifin ba Daga wannan rana farincikina ya bace mutanen da nake kira iyalina suka fara gujemin duk inda naje sai inji kamar ana kallona da idon zargi,,, Sau da yawa na kanyi kuka 😭ina tambayar kaina: me yasa ake hukunta mara laifi 🤔 Har yanzu ina rokon Allah ya bayyana gaskiya ya wanke sunana daga wannan zargin ya jikansu da rahama ya kuma bani karfin naci gaba da rayuwa Wani lokaci rayuwa bata cutar da mutum da abin daya rasa kadai ba ,tana kuma cutar dashi da zargin da bai aikata ba amma ina ina da yaqinin cewa ranar da gaskiya zata fita kowa zai san cewa Allah baya barin gaskiya ta bace har abadah Bayan rasuwar qanwar mahaifina da mijinta rayuwata ta juya gaba daya,, maimakon a tausaya min saboda ni ma na rasa mutanen da suka zama gatana sai aka doramin zargin da ban san komae akansa ba Yaya bello ya tsaya a gabana da fushi yace bazamu kai wannan maganar wajen hukuma ba wannan shine kadae adalcin da zamu miki A matsayinki marainiya maciyiyar amana ki tattara kayanki ki bar gidan nan bama son kara ganinki 😢 Nayi ta kuka ina rokonsu su saurareni na rantse bansan bansan komae ba !! Amma babu wanda ya yarda ya saurare ni A ranar aka koreni daga gidan ba tare da nasan inda zan nufa ba na fito da yan kayan jikina kadae bani da kudi bani da wurin kwana bansan kowa ba balle naje wajen su,,,,, Nadae san ance inada yan uwa a jos Amma ban taba zuwa ba bansan inda suke ba dama hajiya Zainab tace zata kaini Amma Allah ya mata rasuwa kafin hakan ya kasance bansan number wayarsu ba bani da kudin mota daga zuwa jos daga kano wayar hannuna mai tsada marigayi ya siyamin sun Karen!!! NA zauna a gefen hanya ina kallon mutane suna wucewa kowa yana tafiyarsa Amma ni bansan inda zan dosa ba hawaye suka cika idanuna na daga hannuna sama nace: Ya Allah kai kasan ni kai kasan ban aikata abinda ake zargina dashiba idan duniya ta juya min baya kai kadae ne baka juya wa bayinka baya ka bude min kofar rahamar ka,ka shiryar dani zuwa mafita!!!! A wannan lokaci na gane idan mutum ya rasa iyaye ya rasa mafaka kuma ya rasa amincewar mutanen da yake kauna babu abinda ya rage masa sai dogaro ga Allah ❤️ Duk da cewa kowa ya juyamin baya akwae mutum biyu da bazan taba mantawa dasu ba sune khalid da amira sune qannen gidan da aka koreni khalid shekara 11 Amira kuma shekara sha shida itace sa’a ta 👯‍♂️ Lokacin da ake korata daga gidan sai suka fashe da kuka khalid ya riqe rigata yana cewa: dan Allah karki tafi yaya dan Allah karku koreta Amira ma tana rokon yan uwansu dan Allah ku saurareta kada ku hukuntata ba tare da hujja ba mun san halinta bazata taba aikata irin wannan abu ba yaya habib dan Allah anty Sumaiya kisa baki dan Allah Amma basu sauraresu ba Na share hawayena nace musu Kada kuyi kuka saboda ni ku zama masu biyayya ga Allah kuyi wa iyayen mu addua idan Allah yaso wata rana gaskiya zata bayyana Na juya ina tafiya ba tare da nasan inda zan dosa ba naji kukansu a bayana suna kara karya min zuciya wannan rana ta kasance daya daga cikin ranakun da ba zan taba mantawa dasu ba,,,, Bani da kowa bani da komae ga gajiya ga yunwa,NA riqa rokon mutane su taimakeni wasu su kalle ni su wuce ba tare da sunce komae ba wasu kuma sukace bazasu iya taimaka min ba Naci gaba da tafiya cikin gari ba tare da nasan inda zanje ba rana ta fara faduwa yunwa da kishirwa suka addabeni na rasa mafaka na rasa wanda zan nema!!! Wasu maza da suka ce zasu taimake ni Amma suka Dora sharadin da ya karya min zuciya sun nuna cewa sai na Amince da abin da bae dace kafin su bani taimako Naki koda ina cikin wahala ban yarda in sayar da mutuncina ba!!! Na kuma shiga wasu gidaje ina neman taimako wasu mata su koreni saboda basu wacece ni ba Wasu sauce: ke kina da lafiya kije ki nemi aikinyi na fita ina kuka😭 naji kamar duniya ta rufe min kofofinta Tun ina yarinya nasha jarabawa na rasa iyayena na rasa gidan dana sani na rasa mutanen da nake dauka iyalina yanzu kuma na rasa mafakar kwana NA daga hannuwana sama cikin hawaye nace: Ya Allah kaine maji kukan wanda bashida mafita kaine mai taimakon maraya da wanda aka zalinta kada ka bar ni ni kadae ka bude min kofar rahama daga inda ban zata ba ka kare mutuncina ka bani karfin zuciya ka shiryar dani zuwa ga mutanen kirki da zasu taimake ni saboda kai AMEEN 🤲 Dare yayi gigizae suka mamaye sararin sama ba da jimawa ba ruwan sama ya fara sauka 🌧🌧🌧 Bani da wurin kwana bani da kudi banida wani gida da zan kwankwasa kofa ina tsaye a bakin hanya ina rawar sanyi yayin da ruwan sama🌧ke jika tufafina Nayi kokarin neman mafaka a wasu wurare Amma mutane da dama sunji tsoro basu san koni wacece ba wasu kuma kuma suna tsoron budewa bako kofa da daddare saboda rashin tsaro Na zauna a karkashin wani rumfa da baya hana ruwa sosae cikina na ciwo saboda yunwa jikina na rawa saboda sanyi zuciyata kuma cike da bakin ciki!!! Na kalli sama cikin hawaye nace:ya Allah idan ba kai ba
by mu*****, 2026-08-01
View all user reviews ›

Best All PDF Reader Alternatives

Here are some Apple apps that are similar to All PDF Reader: